An Tsinta Jinjiri A Safiyar Yau Asabar A Jihar Kebbi.

Comrd Yusha'u Garba Shanga

Yadda aka tsinta jaririya a safiyar yau asabar, wadda aka jefar a garin Dirin Daji da ke karamar hukumar Mulkin ta Sakaba a jihar Kebbi.

ÆŠauke da bayanai masu gamsuwa inda Isah Umar Sharu ya tabbatar mana da cikakken labarin faruwar lamarin, bayan cin karo da jinjirar a anguwar Æ´an turmi dake sansanin garin.

Post a Comment

Previous Post Next Post