Ta karbi Musulunci ta zabi a Sanya mata suna Amina. Don koyo da sunan mahaifiya ga manzon Allah.
Ta tabbatar da musuluncinta a wata hira da ayi da ita a wani taron addu'ar walima da mijinta ya shirya na godiya ga Allah. Mrs Aigbe ta ce daga rana mai Kamar ta yau Sabon Sunana Hajia Meenah,a cewarta
Jarumar Najeriya da ta lashe kyautar AWARD, Mercy Aigbe ta bayyana sunanta na Musulunci a wata lacca da a gabatar hade da taron addu'o'i na musamman da ita da mijinta, Kazeem Adeoti suka shirya.
Jarumar dai ta bayyana hakan ne a cikin wata hira da ta yi da su ta faifan bidiyo Kamar yadda Jaridar Tribune ta rawaito.
Tags:
LABARI
