Jami'an NDLEA sun cabke wani mutum Dauke da Jabun Sabbin kudin da CVN ya kaddamar na kimanin Naira Miliyan Tara zai Shiga dasu Kano.


Jami'an Hukumar NDLEA Sun Cafke Wani Mutum Daga Jihar Kwara, Mai Suna Muhammad Adamu Da Jabun Sabbin Naira Dubu Ɗaya Na Kimanin Naira Miliyan Tara Zai Shiga Da Su Jihar Kano.

Post a Comment

Previous Post Next Post