Sakon ya biyo bayan kudin makaranta da aka Kara a fadin Jami'o'in kasar nan, wanna zaisa makarantun su koma kamar na kudi, Mai karamin 'Course' zai biya a kalla dubu Dari uku da Hamsin 350000.
A dede wannan lokacin da dalibai Suke jimami da tunanin zasu Iya hakura da karatun badan basa soba sede Dan yafi karfin Su, Me makon suji Kungiyar ASUU Zata tsindima yajin aiki kamar yadda ta Saba, sai sukaga sako sabanin haka ASUU sun wallafa sakon kamar haka "Fatan alkhairi ga dalibanmu da iyayensu..."
Sakon ya tasa hankalin Iyaye da dalibai.

